Al'adun Gargajiya
Bikin Ranar Hausa ta Duniya kashi na 3 (Jos, Najeriya)
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:49
A cikin wannan shiri na 'Al'adunmu Na Gado' Mahamman Salissou Hamissou ya duba bikin ranar Hausa da aka yi a garin Jos a Najeriya, inda kungiyar 'Manufarmu Al'ummarmu' ta karrama 'yan garin Jos da suka bayar da gudummawa wajen bunkasa harshen Hausa, ciki har da Editan sashen Hausa na RFI, Bashir Ibrahim Idris.