Kasashe hudu za su fuskanci karancin abinci nan gaba
Kasashe hudu ne yanzu haka Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana su a matsayin kasashen da za su fuskanci karancin abinci nan gaba.Kasashen da suka hada Najeriya, Sudan ta kudu, Jamhuriyar Demokradiyyar Congo da Yemen.
Wallafawa ranar:
Mataimakin sakatary Majalisar Dinkin Duniya Marck Lowcock a jiya juma’a ya na mai bayyana cewa fuskantar wannan matsalla na zuwa ne ganin ta yada aka kasa magance wasu daga cikin matsalloli da suka jibanci tsaro, fatara da talauci da jama’a ke fama da su yanzu haka,ga kuma cutar Coronavirus da ta dagular da lamuran kasuwanci ,rayuwar jama’a a wadanan kasashe na tattare da hatsari a cewar jam’in.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu