Najeria:'Yan arewa mazauna Lagos sun koka da rusa musu gidaje
A cikin makon da ya gabata ne, sama da mutane dubu 6 yan arewa mazauna unguwar Surulere a jihar Lagos suka rasa mahallansu, sakamakon rusa gidajensu da aka yi ba tare da basu wa’adin tashi ba
Wallafawa ranar:
Talla
Najeria:'Yan arewa mazauna Lagos sun koka da rusa musu gidaje
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu