Isa ga babban shafi
Libya

Sojojin Libya sun zafafa farmaki kan dakarun Haftar

Dakarun da ke goyon bayan gwamnatin Libya da Majalisar Dinkin Duniya ta amince da ita, sun zafafa hare-harensu kan sojojin Khalifa Haftar a wannan Lahadi duk da cewa, an samu sassaucin dauki-ba-dadin a wajen birnin Sirte.

Wani dauki-ba-dadi a birnin Sirte, mahaifar tsohon shugaban kasar Libya, Mu'ammar Ghaddafi
Wani dauki-ba-dadi a birnin Sirte, mahaifar tsohon shugaban kasar Libya, Mu'ammar Ghaddafi REUTERS/Goran Tomasevic
Talla

Dakarun na Libya da ke samun goyon bayan Turkiya, sun karbe sauran sansanonin sojin da ke hannun magoya bayan Haftar a yankin yammacin kasar.

Jim kdan da samun koma-baya a karfin sojinsa, Haftar ya garzaya birnin Alkahira na Masar, inda a can ya sanar da aniyarsa ta amincewa da yarjejeniyar tsagaita musayar wuta wadda shugaba Abdel Fatah al-Sisi ya gabatar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.