Najeriya
Hizbah ta kama matan da suka yi auren jinsi a Sokoto
Hukumar Hizbah a Najeriya ta kama wasu mata guda biyu da ake zargin su da auren jinsi guda, inda suke zama a matsayin mata da miji, lamarin da ya tada hankalin jama’a.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Kunna - 01:32
Talla
Kungiyoyin a yankin sun bayyana damuwwa, a jihar Sokoto,hukumar Hizbah ta bayyana ta yada nan gaba zata ci gaba da sa ido domin kawo karshen irin wadanan miyagun ayukakamar dai yada zaku ji a wannan rahoto da Faruk Muhammad Yabo ya hada mana.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu