Isa ga babban shafi
Afrika

Matakan kare kai daga kamuwa da cutar Coronavirus a Afrika

Bayan bulluwar cutar Coronavirus a China da wasu kasashe da suka hada da Amurka,Faransa,Austria. A Nahiyar Afrika wasu kasashe sun soma daukar matakan kare kai a tashoshin sauka dama tashin jiragen saman kasashen su.

Tashar sauka dama tashin jiragen sama na Garin Wuhan,Cibiyar kwayar cuta ta Coronavirus
Tashar sauka dama tashin jiragen sama na Garin Wuhan,Cibiyar kwayar cuta ta Coronavirus Leo RAMIREZ / AFP
Talla

Wasu daga cikin kasashen da yanzu haka ake samu yawaitar saukar yan China da kuma suka soma daukar matakai sun hada da Najeriya,Nijar, Kenya, Habasha, Afrika ta kudu, Ghana, Sanegal.

Kamar dai yada hukumar lafiya ta Duniya WHO ta yi gargadi, wadanan kasashe sun samar da wurare na kebe duk wani mutum ko matafi dake fama da zazzabi.

Cutar da yanzu ta hadasa mutuwar mutane sama da 50 a China yayinda wasu kusan dubu  biyu ke kwance a asibiti.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.