Isa ga babban shafi

Ramaphosa na Afrika ta kudu na fuskantar tuhumar rashawa

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa a Afirka ta kudu ta zargi shugaba Cyril Ramaphosa da yiwa Majalisa karya dangane da taimakon Dala 36,000 da wani kamfani ya baiwa gidauniyar yakin neman zaben sa bara.

Shugaban kasar Afrika ta kudu Cyril Ramaphosa
Shugaban kasar Afrika ta kudu Cyril Ramaphosa Delwyn.verasany.jpg
Talla

Shugabar hukumar Busisiwe Mkhwebane tace binciken da ta gudanar ya nuna cewar shugaban ya baiwa majalisar bayanan karya lokacin da yake amsa tambayoyi kan kudin a watan Oktoban shekarar 2017.

Lokacin da Majalisa ta bankado maganar, Ramaphosa ya ce taimako ne ga dan sa, amma kuma daha bisani yace taimako ne domin yunkurin san a zama shugaban ANC.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.