Ramaphosa na Afrika ta kudu na fuskantar tuhumar rashawa
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa a Afirka ta kudu ta zargi shugaba Cyril Ramaphosa da yiwa Majalisa karya dangane da taimakon Dala 36,000 da wani kamfani ya baiwa gidauniyar yakin neman zaben sa bara.
Wallafawa ranar:
Talla
Shugabar hukumar Busisiwe Mkhwebane tace binciken da ta gudanar ya nuna cewar shugaban ya baiwa majalisar bayanan karya lokacin da yake amsa tambayoyi kan kudin a watan Oktoban shekarar 2017.
Lokacin da Majalisa ta bankado maganar, Ramaphosa ya ce taimako ne ga dan sa, amma kuma daha bisani yace taimako ne domin yunkurin san a zama shugaban ANC.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu