Isa ga babban shafi
Libya

Gwamnatin Nijar na gargadin matafiya zuwa Libya

Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta gargadi matafiya zuwa Libya da su yi taka-tsantsan lura da hali na rashin tsaro da ake fama da shi a kasar ta Libya.

Wasu daga cikin masu tafiya cin rani a Libya
Wasu daga cikin masu tafiya cin rani a Libya RFI/Bineta Diagne
Talla

A kokarin hukumomin kasar na kawo karshen mace-macen jama’a kan hanyar zuwa Libya yanzu haka wata tawagar ‘yan majalisar dokokin kasar ta Nijar na gudnaar da rangadi a yankin Agadez da ke arewacin kasar domin fadakar da jama’a muhimmincin kauce zuwa kasr ta Libya,Omar Sani daga Agadez ya duba mana labarin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.