Kungiyoyin Mujami'u sun sha alwashin kawar da Joseph Kabila
Kungiyar shugabannin darikar Katolikan Jamhuriyar Congo Dimokuradiyya sun gayaci yan kasar da su kasance cikin shirin ko ta kwana domin tilastawa Shugaban kasa Joseph Kabila sauka daga kujerar Shugabancin kasar.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Kungiyar ta sanar da cewa ta na cikin shiri wajen shirya gangami na kwanuki uku da hurumi tilasatawa Kabila sauka, kama daga ranakun 12,13 da 14 ga watan Agusta shekarar bana.
A hukumance gwamnatin kasar ta shirya domin gudanar da zabukan kasar, wanda hukumar zabe ta bayyana ranar 8 ga watan Agusta rana ta karshe ga yan takara a zaben Shugabancin kasar don su yi rijista.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu