Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
An Dage Tattaunawan Sulhu A Kasar Togo
Wallafawa ranar:
Kunna - 15:00
An dage tattaunawa sulhu zuwa ranar Juma'a mai zuwa tsakanin 'yan adawa da Gwamnatin Togo wanda shugaban kasar Ghana Nana Akufor-Addo ke jagoranta.A kan haka ne Zainab Ibrahim ta tattauna da wasu masu sauraronmu game da yadda suke kallon wannan al'amari.