Isa ga babban shafi
Morocco-Afirka

Zanga-zangar nuna bacin rai a kasar Morocco

Dubban mutane ne suka gudanar da zanga-zanga a birnin Jerada da ke arewacin Morocco don nuna fushi dangane da mutuwar mutane biyu a wata mahakar ma’adinai.

Wani yanki da ake hako gawayi
Wani yanki da ake hako gawayi Reuters
Talla

A  yau litinin  da dama daga cikin masu zanga-zangar ne suka sake fitowa don gani hukumomin sun dau matakan da suka dace don kawo karshen wannan matsalla a yankin na Jerada.

Masu zanga-zangar na zargin mahukunta da nuna sakaci ta hanyar kin killace wannan tsohuwar mahakar ma’adinai da aka daina aiki a cikinta tsawon shekaru.

Kasar Morocco na daya daga cikin kasashen Afrika dake hako gawayi da kuma ke sayar da shi .

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.