Isa ga babban shafi
Kamaru

Gwamantin Kamaru ta karfafa matakan tsaro a Bamenda

Gwamnatin Kamaru ta kafa dokar hana fitar dare a Bamenba wanda shi ne babban birnin a yankin da ke amfani da Turancin Ingilishi a kasar.

Dakaru Kamaru a cikin garin Bamenda
Dakaru Kamaru a cikin garin Bamenda Photo: Reuters/Stringer
Talla

Wasu da ake zargin cewa ‘yan awaren yankin ne suka kashe jami’an tsaron kasar hudu a wannan mako.

Birnin zai ci gaba da kasancewa karkashin wannan doka har zuwa ranar 23 ga wannan wata tare da kafa wuraren binciken jama’a.

A baya dai ne Fira Ministan kasar Kamaru, Philemon Yang, ya kai ziyara tareda tuntubar juna a yankin Bamenda, dake arewa maso gabashjin kasar, a kokarin da gwamnatinsu ke yi na  tattaunawa da mutanen yankin, dake amfani da turancin ingilishi a yankin, wanda a baya ya yi fama da rikice rikicen siyasa da na zamantakewa.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.