Isa ga babban shafi
Mali-Sahel

Kasashen G5 sun tabbatar da rundunar yaki da yan ta'adda

Rundunar kasashen Sahel ta G5 tareda taimakon rundunar Barkhane ta Faransa ta soma aiki,A jiya juma’a rundunar G5 a kokarin ta na gano wasu daga cikin hanyoyin da kungiyoyin yan ta’ada ke amfanin da su a cikin yankin na Sahel tsakanin kasashen Burkina Faso, Nijar, Mali, rundunar ta tura da wasu dakarun zuwa Tessit da Kayrougouten

Yankin  Sahel da rundunar G5 ke kokarin sake dawowa da doka da oda
Yankin Sahel da rundunar G5 ke kokarin sake dawowa da doka da oda RFI
Talla

Wasu daga cikin dabaru rundunar sun hada da toshe hanyoyin da yan ta’adda ke amfani da su domin kai hari a yankin na Sahel.

Faransa da ta girke sojojin ta 4000 a Sahel ta jadada bayar da goyan bayan ta zuwa rundunar G5 .

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.