Isa ga babban shafi
Sudan ta kudu

Yara 15 ne suka mutu bayan wata alura a Sudan ta kudu

Yara  15 ne aka bayyana mutuwar su bayan da aka yi masu alura ta yaki da kamuwa da cutar dusa mai dauke da guba a wani yanki mai suna Kapoeta na kasar Sudan ta kudu. 

Wani sansanin 'yan gudun hijira da ke Sudan ta kudu
Wani sansanin 'yan gudun hijira da ke Sudan ta kudu Beatrice Mategwa/United Nations Mission in South Sudan (UNMISS)
Talla

Ministan kiwon lafiya na kasar ta Sudan ta kudu Riek Gai Kok a wata ganawa da manema labarai a Juba dake babban birnin kasar ya bayyana cewa binciken farko daga kwarraru tareda hadin guiwar ma’aikantan kiwo lafiya na hukumar lafiya ta Duniya na tabbatar da cewa an yi amfani da alura daya wajen yiwa ilahirin yara shau’shawa, banda haka babu kyaukiyawar kulawa dama tsapta a lokacin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.