Isa ga babban shafi
Najeriya

Cutar sida na ci gaba da yin barazana a Karkara

Bayan da hukumar yaki da yaduwar cutar Sida, NACA ta Najeriya ta yi ikirarin samun raguwar yaduwar cutar cikin shekaru biyar da suka gabata, idan aka yi la’akari da samun tallafin maganin kashe kaifin cutar, da kuma wayar da kan jama’a, Bincike ya nuna cewa har yanzu jami’an lafiya a kasar, na ci gaba da fuskantar kalubale, musamman a wasu yankunan karkara, wajen tabbatar da dorewar yunkurin yakar yaduwar cutar a tsakanin al’umma.

Cutar Sida na ci gaba da yin barazana a karkara
Cutar Sida na ci gaba da yin barazana a karkara AFP PHOTO/RODGER BOSCH
Talla

Nura Ado Suleiman ya ziyarci jihar Taraba da ke arewa maso gabashin Najeriya don bibiyar halin da ake ciki ga kuma rahoton da ya hada mana.

 

03:00

Cutar sida na ci gaba da yin barazana a Karkara

Nura Ado Suleiman

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.