Burundi
An kori dalibai a Burundi saboda shugaban kasa
Wata makarantar sakandare da ke kasar Burundi ta kori yara dalibai 230 saboda sun bata hotan shugaban kasar Pierre Nkurunziza da ke jikin litattafan karatunsu.
Wallafawa ranar:
Talla
Kwizera Guillaume, daraktan ilimi na yankin Ruyigi da ke da nisan kilomita 200 daga Bujumbura ya ce, sun kori yawan daliban da suka kai azuzuwa hudu da ke gudanar da jarabawa.
Kafin wannan, a kwanakin baya akwai wata makarantar da ita ma ta kori dalibai 300 da suka aikata irin wannan laifi a Bujumbura.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu