Isa ga babban shafi
Najeriya

Mutanen arewa maso gabashi za su samu tallafin N17,000

Daruruwan mutanen da rikicin Boko Haram ya raba da gidajensu a yankin arewa maso gabashin Najeriya za su samu tallafin kudi karkashin wani shirin hukumar samar da tallafin abinci ta duniya na raya mutanen yankin.

'Yan guduun hijirar rikicin Boko Haram a Borno
'Yan guduun hijirar rikicin Boko Haram a Borno AFP PHOTO/STRINGER
Talla

Gidaje akalla 500,000 za su samu tallafin kudi Naira dubu goma sha bakwai kowannensu a bana.

Kamfanin dillacin labaran Najeriya NAN ya Ambato shugaban hukumar agajin gaggawa ta Jihar Borno Ahmed Satomi yana cewa tuni gidaje dubu talatin da biyar suka karbi tallafin.

Rikicin boko haram dai ya sa miliyoyan mutane sun gujewa gidajensu baya ga dubbai da aka kashe.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.