Isa ga babban shafi
Masar

Kasashen Afrika na taron tattalin arziki a Masar

A yau Asabar ne kasashen Afrika ke fara taron tattalin arziki da gwamantin Masar ta shirya gudanawar a kasarta.

Shugaban kasar Abdel Fattah al-Sisi zai bude taron na tattalin arziki.
Shugaban kasar Abdel Fattah al-Sisi zai bude taron na tattalin arziki. REUTERS/Tiksa Negeri
Talla

Shugaban kasar Masar , Abdel Fatah Alsisi ne zai bude taron na kwanaki biyu wanda za a gudanar a wurin shakatawa na Sharm el-sheik.

Ana sa ran shugaban Najeriya Muhammadu Buhari da takworinsa na Kenya da Togo da Sudan da Gabon za su gabatar da jawabi a taron wanda zai mayar da hankali wajen karfafa huldar kasuwanci tsakanin kasashen Afrika.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.