Tunisiya
Gwamnatin Tunisia ta kori Gwamnan Jihar Sousse da 'Yan Sanda da yawa saboda sakaci
Shugaban kasar Tunisia ya yi waje rod da wasu manyan jami'an Gwamnati da dama ciki akwai Gwamnan jihar Sousse, sakamakon mummunar hari na jihadi makon jiya da ya yi sanadiyyar mutuwar ‘yan kasashen waje 38.
Wallafawa ranar:
Talla
Mashawarcin Fira Ministan kasar gameda sadarwa Dhafer Neji ya sanar da Koran.
‘Ya Sanda da yawa aka sallama daga aikin nasu saboda sakaci wajen aiki.
Shugaban kasar Tunisia Beji Caid Essebsi , yau asabar ya bayyana kafa dokar ta baci bayan kisan masu yawon shakatawa da akayi a gaban ruwan kasar cikin makon jiya.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu