Isa ga babban shafi
Tunisia

Faransa, Jamus da Britaniya za su taimakawa Tunisia wajen yaki da Ta’addanci

Kasashen Faransa, Jamus da Birtaniya sun bayyana goyan bayan su ga gwamnatin kasar Tunisia kan yaki da ta’addanci lokacin da ministocin kasar suka kai ziyarra kwana guda inda aka kai harin da ya hallaka baki 'yan kasashen waje 38.

REUTERS/Anis Mili
Talla

Sakatariyar harkokin cikin gidan Birtaniya wanda ta rasa mutane mafi yawa a harin, Theresa May ta ce babu yadda za’ayi yan ta’adda su samu nasara kan al’umma.

Tunisia ta ce an gano mutane 25 da aka kashe, cikin su harda 'yan kasahsen Ireland, Jamus, Belguim, Portugal da Russia.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.