Isa ga babban shafi
Amurka-Najeriya

Obama zai gana da Buhari a watan Gobe

Shugaban Amurka Barack Obama zai gana da shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a fadarsa da ke birnin Washington a ranar 20 ga watan gobe na Yuli.

Shugaban Amurka Barack Obama
Shugaban Amurka Barack Obama REUTERS/Jonathan Ernst
Talla

Sanarwar da fadar White House ta fitar a yau, ta bayyana ganawar da za a yi tsakanin shugabannin biyu, a matsayin goyon bayan Amurka ga al’ummar Najeriya bayan da suka gudanar da zabe a cikin kyakyawar tsari irin na dimokuradiyya.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.