Isa ga babban shafi
Belgium-Burundi

Hukumomin Belgium sun sanar da janye talafin su zuwa kasar Burundi

Hukumomin Belgium sun gargadi shugaban kasar Burundi Pierre Nkurunziza da katse dukkan tallafin da suke baiwa kasar, in har shugaba Nkuruzize ya nemi zarcewa a kan mulkin wa’adi na 3.

Wasu daga cikin masu zanga-zanga  a Burundi don nuna rashin amincewarsu da zarcewar Shugaba Nkurunziza
Wasu daga cikin masu zanga-zanga a Burundi don nuna rashin amincewarsu da zarcewar Shugaba Nkurunziza REUTERS/Jean Pierre Harerimana
Talla

Belgium, da ita ce tsohuwar uwar gijiyar Burundi ta bayana fatan shugaban zai dakatar da yunkurin da yake yi na zarcewa a mulki, lamarin da ya haifar da mummunar zanga zanga.
Wanan matakin na zuwa ne a daidai lokacin da jami’an tsaro suka harbe daya daga cikin masu zanga zangar, a Bujumbura, babban birnin kasar .
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.