Masar
An bayyana kungiyar 'yan uwa musulmi ta Masar a matsayin 'yan ta'adda
Hukumomin Kasar Masar sun bayana shugaban kungiyar Yan uwa Musulmi Mohammed Badie tare da wasu yayan kungiyar 17 a matsayin ‘yan ta’adda.Mai gabatar da kara Hesham Barakat ya bayyana haka bayan ya zargi yayan kungiyar da kai munanan hare hare a cikin kasar.Tuni dai kungiyar wadda aka hambarar da shugaban ta Mohammed Morsi ta nesan ta kan ta daga zargin.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar: