Isa ga babban shafi
Kamaru-Najeriya

Dakarun 8,700 don yaki da Boko Haram

Kasashen Afirka biyar sun amince su aike sojoji dubu 8 da 700 domin fada da mayakan Boko Haram da ke mamaye da yankuna da dama na Najeriya yayin da suke kokarin tsallakawa zuwa wasu kasashe makota.

Sojojin Kamaru a kusa da garin Fotokol
Sojojin Kamaru a kusa da garin Fotokol AFP PHOTO / REINNIER KAZE
Talla

Taron kwararri kan shar’anin tsaro da aka gudanar a birnin Yaounde na kasar Kamaru ne ya sanar da daukar wannan mataki domin tunkarar barazanar ayyukan na Boko Haram.

Taron dai ya samu halartar wakilai daga Jamhuriyar Benin, Nijar, Kamaru Najeriya da kuma Chadi.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.