Najeriya
Mu muka kai hari a Maiduguri-Shekau
Kungiyar Boko Haram ta dauki alhakin kai harin Bariki a garin Maiduguri a cikin wani sakon Bidiyo da shugaban Kungiyar Abubakar Shekau ya aiko, tare da gargadin kaddamar da wasu hare hare. Kamfanin Dillacin Labaran Faransa na AFP ne ya samu sakon bidiyon na Boko Haram.
Wallafawa ranar:
Talla
“Mu muka kai hari a Maiduguri, inji Mutumin da aka nuna a cikin sakon bidiyon sanye da fararen kaya da hula baka wanda ya yi ikirarin shi ne Shekau shugaban kungiyar Boko Haram.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu