Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya
Faransa za ta tura karin sojoji zuwa Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya
Faransa ta amince ta tura karin sojoji zuwa Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya wadanda yawansu zai kai dubu daya don tabbattar da zaman lafiya a kasar da ke gap da fadawa cikin yakin basasa.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Fira Ministan ta Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya, Nicolas Tiangaye, bayan tattaunawa da takwaransa na Faransa Jean-Marc Ayrault a Paris, ya ce ana sa-ran isar sojojin birnin Bangui da zarar Majalisar Dinkin Duniya ta amince da shirin a makon gobe.
Mataimakin Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya, Jan Eliason, ya ce halin tsaro ya tabarbare a kasar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu