Isa ga babban shafi
Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya

Faransa za ta tura karin sojoji zuwa Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya

Faransa ta amince ta tura karin sojoji zuwa Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya wadanda yawansu zai kai dubu daya don tabbattar da zaman lafiya a kasar da ke gap da fadawa cikin yakin basasa.

Michel Djotodia, Shugaban riko na Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya
Michel Djotodia, Shugaban riko na Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya REUTERS/Alain Amontchi
Talla

Fira Ministan ta Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya, Nicolas Tiangaye, bayan tattaunawa da takwaransa na Faransa Jean-Marc Ayrault a Paris, ya ce ana sa-ran isar sojojin birnin Bangui da zarar Majalisar Dinkin Duniya ta amince da shirin a makon gobe.

Mataimakin Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya, Jan Eliason, ya ce halin tsaro ya tabarbare a kasar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.