Lafiya Jari ce
Babu tabbas ga makomar rayuwar Yaran da guba ta shafa a Zamfara
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:24
A Najeriya, har yanzu babu tabbas game da makomar yaran da ke fama da matsalar gubar Dalma a Jahar Zamfara, saboda likitocin Medicine san Frontiers ne ke kula da aikin ba yaran magani ba tare da taimakon jami’an kiyon lafiya ba daga gwamnatin Tarayya ko na Jaha. Idan yau Likitocin suka fice ko menene makomar wadannan yaran? Shirin Lafiya Jari ya kai ziyara kauyukan na Zamfara domin ganin matakan da ake dauka wajen magance matsalar.
Talla
Matsalar Gubar Dalma a Zamfara
{{ scope.counterText }}
{{ scope.counterText }}
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu