Guinea
An tsinci gawawwakin mutane 54 bayan fadan kabilancin da ya barke a Guinea
Jami’an aikin kiwon lafiya a kasar Guinea, sun ce sun samu gawawwakin mutane 54 bayan fadan kabilancin da aka yi a cikin kasar.
Wallafawa ranar:
Talla
Hukumomin sun ce, za su mika gawawakin ga ‘yan uwan mutanen daga cikin kabilun biyu, dan yi masu jana’iza.
Idan dai ba’ amanta ba, an samu barkewar tashin hankali tsakanin kabilar Guerze da Konianke, abinda ya kaiga rasa rayukan.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu