Isa ga babban shafi
Guinea

An gudanar da zaben 'yan majalisa a Equatorial Guinea

Akalla masu zabe dubu 300 ne a yau suka fito dafifi inda suka soma kada kuri’unsu a yau lahadi a kasar Equatorial Guinee, domin sake sabunta wakilan majalisar dokokin kasar, inda kawo yanzu yan adawar kasar keda kujera daya tilo a majalisar dokokin kasar.

Shugaban Equatorial Guinea, Teodoro Obiang Nguema Mbasogo
Shugaban Equatorial Guinea, Teodoro Obiang Nguema Mbasogo Reuters/James Akena
Talla

Inda tuni masu hasashe ke ganin gwamnatin kasar ce zata lashe zaben, a kasar da ke yankin tsakkiyar Afrika karkashin Mulkin tsawon shekaru 33 na shugaba Teodoro Obiang.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.