Isa ga babban shafi
Libya

Kwamitin Sulhun MDD ya kawar da takunkumin kan kasar Libya

Kwamitin Sulhun Majalisar Dinkin Duniya, ya amince da kawo karshen takunkumi wa Babban Bankin kasar Libya da sauran bankuna saka jari na kasar.

Sabbin Mahukuntan kasar Libya
Sabbin Mahukuntan kasar Libya
Talla

Jami’an diplomasiya sun ce an dauki matakin domin magance matsalolin kudade da kasar ke fuskanta.

Kasar Amurka ta bayyana kawo karshen takunkumin karya tattalin arziki da ta saka wa kasar ta Libya.

Duk matakan an dauka yayin rikicin kasar, domin gurgunta gwamnatin Marigayi Muammar Gaddafi, wanda da aka hallaka bayan mulkin na shekaru 42.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.