Niger
Niger na shirye ta mika jami'an kasar Libya
Kasar Niger ta sha alwashin amincewa da duk wata yarjejeniya ta kasa da kasa, da ta shafi makomar jami’an kasar Libya da suka je gudun hijira zuwa kasar. Ministan shari’ar Jamahuriyar ta Niger, Marou Amadou yace duk wanda ake bukatar su mika shi, in har aka bi tsarin kasa da kasa, su kuwa za su bi doka.
Wallafawa ranar: