Isa ga babban shafi
Libya

‘Yan Tawayen Libya sun karbe ikon Tripoli

A yanzu haka ‘yan Tawayen libya sun karbe ikon Birnin Turabulus, musamman yankunan da ke karkashin ikon shugaba Muammar Gaddafi.‘Yan Tawayen sun karbe ikon filin saukar jirgin sama da kan iyakar kasar Libya da Tunisia. Sai dai Tun bayan da ‘yan tawayen suka karbe ikon wasu yankunan Birnin, na turabulus, aka fara shiga matsalar ruwan sha data wutar Lantarki.Har yanzu dai shugaban ‘yan Tawayen yana Benghazi, har sai ‘yan Tawayen sun tabbtar da karbe ikon Turabulus ne shugabanm zai dawo da fadarsa. 

'Yan Tawayen Libya a lokacin da suke shirin tunkarar dakarun Gaddafi a Misrata.
'Yan Tawayen Libya a lokacin da suke shirin tunkarar dakarun Gaddafi a Misrata. Reuters/Anis Mili
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.