Isa ga babban shafi
Libya

Faransa ta karyata cewa tana tattaunawa da mahukuntan kasar Libya

Kasar Faransa ta musanta tattaunawa ta kai tsaye da gwamnati Shugaban Libya Muammar Gaddafi, amma tace ta bukaci mahukuntan Tripoli suyi ban kwana da madafun iko, domin samun zaman lafiya.Kakakin ma’aikatar harkokin wajen Faransa Bernard Valero ya bayyana cewa kamar kullum kasar Faransa ta neman hanyoyin siyasa, domin magance rikicin.Martanin ya biyo bayan wasu kamalan dan shugaba Gaddafi, Saif al-Islam wanda ya shaida wa wata jaridar kasar Algeria, cewa gwamnati tana tattaunawa da Faransa. 

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.