Isa ga babban shafi
Libya

'Yan tawayen Libya sun sha al'washin ci gaba da kwangilolin mai da Kadhafi ya faro

‘Yan tawayen kasar Libya sun ce za su aiwatar da duk wata yarjejeniyar da a aka kulla da Gwmnatin shugba Kadhafi, kan kwangilolin harkar man fetur din kasar. Kamfanonin mai daga kasashen Italy da Norway ne ke gudanar da harkokin tonon mai a kasar, tare da kamfanin NOC na kasar ta Libya, sai dai kuma fadan da ake yi a kasar ya jawo an dakatar da hakar. Kasar Libya ce ke da a kalla kashi 5 cikin 100 na dukkan man fetur din da ake samarwa a duniya. 

Reuters/Andrew Winning
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.