Tunisiya
'Yan gudun hijira sun bace a Tunisia
Masu aikin ceto sun sami tsamo gawan mutane 123, a gabar tekun kasar Tunisia wadanda kuma bakin haure ne dake neman tsallakawa zuwa kasar Italia da jirgin ruwansu ya kife.'yan gudun hijira kimanin 200 ne suka salwanta a gabar tekun kasar Tunisiya, bayan ceto wasu daga cikinsu kimanin 800 a daidai lokacin da jirgin da suke ciki ya nutse a ruwa.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar: