Isa ga babban shafi
Libya

Ministan man fetur na Libya ya tsallaka zuwa Tunisiya

Ministan kula da harkokin man fetur na kasar Libya, Shukri Ghanem ya zama jami’i na baya baya da ya fice daga cikin gwamnati Muammar Gaddafi mai fuskantar tawaye.Jami’an kasar Tunisya sun bayyana cewa jami’in Ghanem wanda tsohon PM kasar ta Libya ne, ya tsallaka kan iyaka ta mota.Gwamnatin kasar ta Libya ta bayyana cewa jami’in ya na tafiya ce a hukumance, amma ta daina jin duriyarsa daga bisani. 

Ministan Man Fetur na Libya Shukri Ghanem
Ministan Man Fetur na Libya Shukri Ghanem (Photo : Reuters)
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.