Cote d’Ivoire
An doke Laurent Gbagbo daga garin Abidjan zuwa wani wuri da ba a sanar ba
Majalasar Dinkin Duniya ta ce: Hukumomin Kasar Cote-D’Ivoire, sun fitar da Tsohon shugaban kasa, Laurent Gbagbo daga birnin Abidjan, zuwa wani wurin da ba’a bayyana ma jama’a ba.Tuni Najeriya, ta bukaci ganin sabon shugaban kasa, Alassane Ouattara, ya hada kan ‘yan kasa ta Cote-D’Ivoire.Ministan kasa a ma’aikatar harkokin waje na Najeriya, Dr Aliyu Idi Hong ya shaida mana.
Wallafawa ranar: