Nijar
A Nijar a na jiran nadin sabin mambobin gwabnati ta farko a jumhuriya ta 7.
A kasar jumhuriyar Nijar,bayan rantsar da Mahamadou Issoufou, a matsayin sabon shugaba,cikin da wajen kasar, kowa na dakon irin mutanan da za a nada a matsayin mambobin sabuwar gwabnatin kasar. Dr Aboubakar Manzo Magaji, daga bangaren gungun yan adawa na ARN ga tsokacin da ya yi
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar: