Nijar
Nijar, za a rantsar da zababen shugaban kasar na jumhuriyar ta 7,Mahamadou Issoufou
A yayinda ake shirin rantsar da sabon shugaban kasar Jamhuriyar Nijar Mahamadou Issoufou a cikin makon gobe, wasu ‘yan siyasar kasar, na kira tare da neman shugaban, da ya yi aiki da mutanen da suka cancanta.Kamar yadda Tarno Bala na jam’iyar RSD Gaskiya mai kawance da jama’iyar ta PNDS Tarayya ta shugaba Mahamadou Issoufou ke cewa.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar: