Zimbabwe
Baraka Cikin Gwamnatin Zimbabwe
Shugaban Kasar Zimbabwe, Robert Mugabe, ya sha alwashin watsi da duk wani matsin lamba daga kungiyar kasashen Kudancin Afrika, SADC, kan matsalar raba madafin iko da ake tsakaninsa da Prime Minista, Morgan Tsvangirai.Mugabe ya ce ba zai amince da tilasata masa aiwatar da kudirin da ya sabawa dokar kasar ba.
Wallafawa ranar: