Isa ga babban shafi
Nijar

Hukumar Sadarwar Janhuriyar Nijar ta yaba wa 'yan Jaridu kan zaben kasar

Hukumar sadarwar kasar Jamhuriyar Niger CSC ta yaba da irin gudnmuwar da kafofin yada labarai da yan jaridu kasar suka bayar, wajen cimma nasarar aikinta, a lokuttan zabe a kasar, kamar yadda shugaban hukumar Abdurahaman Usman ke cewa.

Abdurahaman Usman
Abdurahaman Usman
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.