Nijar
Hukumar Sadarwar Janhuriyar Nijar ta yaba wa 'yan Jaridu kan zaben kasar
Hukumar sadarwar kasar Jamhuriyar Niger CSC ta yaba da irin gudnmuwar da kafofin yada labarai da yan jaridu kasar suka bayar, wajen cimma nasarar aikinta, a lokuttan zabe a kasar, kamar yadda shugaban hukumar Abdurahaman Usman ke cewa.
Wallafawa ranar: