Niger
A Nijar magoya bayan tsoho shugaban kasar za su gudanar da zanga-zanga domin a sakoshi
A kasar Janhuriyar Nijar, yayin da ake ci gaba da yakin neman zaben shugaban kasa zagaye na biyu, magoya bayan tsoho shugaba Mamadou Tandja, na shirin zanga-zangar neman sako shi.Kamar yadda tsohon madugun tazarce, Abubakar Mohammadu Dan-Dubai ke cewa a cikinhirar su da sashen Hausa na rfi.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
zanga-zanga domin a sakoshi tsohon shugaban kasar Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu