Niger
Masu sa iddo daga waje sun yaba ma zaben kasar Nijar
Masu sa iddo kan zabe daga kasashen duniya,na kungiyoyi daban-daban,sun yaba da yadda, gwamnatin mulkin sojan Jumhuriyar Nijar ta shirya gudanar da zaben shugaban kasa da na ‘yan majalasar dokokin kasar.Dr Jibrin Ibrahim na cibiyar tabbatar da demokadariya ta yammacin Afrika, ya shaida mana darasin da suran kasashe makwabta zasu dauka a kan wanan zabe.
Wallafawa ranar: