Isa ga babban shafi
Niger

Yan takarar shugabancin kasar Nijar guda 9 daga cikin 10 su nemi da a dage zaben shugaban kasar.

A game da zaben kasar jumhuriyar Nijar da zai gudana a ranar 31 ga wanan wata, kungiyar tarrayar turai ta sanar da turo masu sa iddo kan zaben guda 38. A daidai wanan lokaci,yan takarar shugabancin kasar guda 9 daga cikin 10,sun kira da daga zaben zuwa ranar 20 ga watan Febriyeru,wanan kuma a cikin wata wassika da su ka aikama shugaban kasar Janar Salou Djibo.Ba tare da wani jinkiri ba kai tsaye a rana daya shugaban mulkin sojin kasar Salou Djibo ya amsa da cewa, babu maganar dage wanan ranar zabe daga 31 ga wanan wata zuwa wata rana ta daban ko da kwana guda. 

Ministan tsaron kasar Franshi Alain Juppé  da shugaban kasar Nijar na mulkin soji Janar Salou Djibo
Ministan tsaron kasar Franshi Alain Juppé da shugaban kasar Nijar na mulkin soji Janar Salou Djibo AFP / Boureima Hama
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.