Hukuncin ya harzuka ‘ya’an Jam’iyyar Democrat wadanda a karkashin mulkin su ne aka kaddamar da shi,lokacin shugaba Barack Obama na jagorancin kasar, kafin shugaba mai ci Donald Trump ya soke shi.
Jam’iyyar Democrat tace zata daukaka kara kan hukuncin har sai taje kotun koli, inda alkalai 5 daga cikin 9 da suka goyi bayan shirin a shekarar 2012 har yanzu suke kan kujerar su.