Isa ga babban shafi
Mu Zagaya Duniya

Saudiya ta amsa kashe dan jarida Khashoggi

Wallafawa ranar:

Hukumomin Saudiya sun tabbatar da mutuwar dan jaridar Khashoggi da ya bata a ofishin jakadancin kasar dake Turkiya.Sanarwar dake zuwa yan lokuta bayan da wasu manyan kasashen suka nuna damuwa `a kai.A cikin shirin mu zagaya Duniya Garba Aliyu ya mayar da hankali a kai.

Jamal Khashoggi dan jarida da aka kashe a ofishin jakadancin Saudiya dake Turkiya
Jamal Khashoggi dan jarida da aka kashe a ofishin jakadancin Saudiya dake Turkiya AFP/Mohammed Al-Shaikh
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.