Mu Zagaya Duniya
Rashin tallafawa daga Faransa zuwa kasashen da ta yi wa mulkin mallaka a fanin tsaro
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:46
A yayin da shuwagabanin kasashen da suka samar da rundunar hadakar gungun G5 Sahel, domin yaki da yan ta’adda a yankin, ke ta neman taimakon kudaden tafiyar da rundunar daga manyan kasashen duniya.Masana harakokin tsaro a yankin na ganin kasawar kasar Fransa, wajen taimakawa kasashen da ta yi wa mulkin mallaka samar da tsaron kansu, lura da halin talaucin da suke fama da shi.Mahaman Salissou Hamissou a cikin shirin mu zagaya Duniya ya anbato wasu daga cikin manyan labaren duniya.