Dandalin Siyasa
Sabbin gwamnoni sun tarar da dimbin basusuka a Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:30
Shirin Dandalin Siyasa na wannan mako, ya mayar da hankali ne a game da irin bashin da gwamnonin wasu jihohi ke ikirarin cewa sun gada daga wadanda suka gabace su.Bashir Ibrahim Idris ya yi dubi a game da wannan batu, kuma shi ne babban maudu'in shirin na wannan mako.