Batun Kammala taron kasa a Najeriya da sauran batutuwa na siyasa a Najeriya da kuma Jamhuriyar Nijar, na daga cikin abubuwan da shirin Dandalin Siyasa na wannan mako ya kunsa tare da Bashir Ibrahim Idris.
Batun Kammala taron kasa a Najeriya da sauran batutuwa na siyasa a Najeriya da kuma Jamhuriyar Nijar, na daga cikin abubuwan da shirin Dandalin Siyasa na wannan mako ya kunsa tare da Bashir Ibrahim Idris.