Kasar Faransa ta ce ta tanadi hujjojin da za su nuna cewa gwamnatin Syria ta yi amfani da makamai masu guba akan 'yan kasarta a fadan da aka tafka a watan Afrilun da ya gabata.
Kasar Faransa ta ce ta tanadi hujjojin da za su nuna cewa gwamnatin Syria ta yi amfani da makamai masu guba akan 'yan kasarta a fadan da aka tafka a watan Afrilun da ya gabata.